Entertainment
Ummi Rahab Ta Tona Asirin Adam A Zango Da Kuma Dalilin Rabuwarsu

A wannan faifan bidiyo wanda muka samo a tashar YouTube ta Duniyar Kannywood za kuji yadda rikicin Ummi Rahab da Adam A Zango ya cigaba.
Jaruma Ummi Rahab ta bayyana dalilin rabuwarsu da Adam A Zango da kuma bayani akan yadda jarumin yaso ya aure ta.
Wuta dai nata kara ruruwa inda abubuwa na ban haushi da mamaki keta bullowa daga kowane bangare na jaruman dangane da wannan rikici nasu.
Haryanzu dai babu wata matsaya ko sulhu da ya faru tsakanin wadannan jarumai na Kannywood.
Muna fata dai Allah ya kawo karshen wannan takaddama dake faruwa, saboda irin wannan ne ke kawo rarrabuwar kawuna a masana’antar ta Kannywood.
https://youtu.be/XcBXcflfyVk












