Music

MUSIC: Sadiq Saleh – Ko Wuya Ko Dadi ft. Fati Niger

Matashin mawakin soyayyar nan mai tasowa wato Sadiq Saleh wanda yayi suna da wakarshi mai suna “Abi Ya Motsa” ya saki sabuwar wakarshi da yayi tareda Fati Nijar mai taken suna “Ko Wuya Ko Dadi”.

Saurari wannan waka mai suna Ko Wuya Ko Dadi ta Sadiq Saleh tareda babbar mawaƙiya mai daddaɗar murya wato Fati Niger.


Abubakarfcb

Abubakar Umar famously known as Abubakarfcb (FCB) is the Founder and CEO of BlogLoaded.Com. He is a Blogger, Content Creator, Freelancer, Microbiologist and Tech Enthusiast. Contact him directly by clicking on any of the social media buttons below.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button